Aya da tafsiri Allah madaukakin sarki yace Ka ce: Ya ku bayiNa waxanda suka yi zalunci a kansu, kada ku yanke tsammani daga rahamar Allah. Allah yana gafarta zunubai baki daya. Lalle Shĩ ne Mai gãfara, Mai jin ƙai. Wannan ya shafi dukkan zunubai, kamar kafirci, shirka, zato, riya, kisa, fasikanci, da sauran abubuwa. Duk wanda ya tuba daga daya daga cikin wadannan, Allah zai karbi tubarsa. Tafsirin Ibn Kathir