Hadisin Ramadan An kar~o daga Ibn Umar Allah Ya yarda da su ya ce Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce Musulunci ya ginu ne akan ka'idoji guda biyar Shaidawa babu abin bautawa da gaskiya sai Allah Kuma cewa Muhammadu Manzon Allah ne Da tsayar da sallah Da bada zakkah Da Hajji zuwa Daki Da kuma azumin Ramadan