Hadisin Ramadan An kar~o daga Abu Hurairah, Allah Ya yarda da shi Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce Wanda ya azumci ramadan yana mai imani da neman lada Za a gafarta masa zunubansa na baya. Kuma wanda ya tsaya a cikin Lailatul kadari yana mai imani da neman lada Za a gafarta masa zunubansa na baya.