Hadisin Ramadan An kar~o daga Sahl bn Saad Al-Saadi Allah Ya yarda da su duka, ya ce Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce Akwai wata kofa a cikin Aljannah mai suna Al-Rayyan Masu azumi za su shige ta a Ranar kiyama Babu mai shiga da su Aka ce: Ina masu azumi? Kuma daga gare ta suke shiga Idan na karshensu ya shiga An rufe ba wanda ya shiga