Hadisin Ramadan An kar~o daga Jaber ]an Abdullahi Allah Ya yarda da su duka, ya ce Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana cikin tafiya Ya ga wani mutum da mutane suka taru Ya yi masa inuwa Ya ce: Menene nasa? Sai suka ce mutum yana azumi Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce Ba adalci ba ne a yi azumi yayin tafiya