Sunnar Annabi ta tabbata Shan ruwa da murmurewa daga ruwan zamzam An kar~o daga Abu Zarr Allah Ya yarda da shi ya ce Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce dangane da ruwan zamzam Ta yi albarka Dadi ne Muslim ne ya ruwaito shi Zad Al Tayal C Da waraka cuta