Hadisin Ramadan An kar~o daga Zaid Ibn Khalid Al-Juhani Allah Ya yarda da shi ya ce Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce Wanda ya buda baki ga mai azumi Yana da lada kwatankwacin ladansa Sai dai kuma ladan mai azumi ba ya raguwa ko kadan.