2-Bustan Al-Huda 3- Allah madaukakin sarki yace 4- Ka ce ya ku bayiNa wadanda suka yi zalunci a kansu, kada ku yanke tsammani daga rahamar Allah. Allah yana gafarta zunubai baki daya. Lalle Shĩ ne Mai gãfara, Mai jin ƙai. 5- An karbo daga Huzaifa bn Al-Yaman Allah Ya yarda da su ya ce 6- Ni mutum ne mai zagin iyalaina, sai na ce ya Manzon Allah, na ji tsoron kada harshen wuta ya shige ni. 7-Manzon Allah sallal Lahu alayhi wa alihi wa sallam ya ce: Ina kuke wajen neman gafara? 8- Ina rokon Allah gafara sau dari a rana 9- Karfe na harshe yana da amfani 10- Daga hukuncin neman gafara shine yin nuni da yatsa daya 11- An kar~o daga Abdullahi ]an Abbas Allah Ya yarda da su duka ya ce 12- Mas'alar ita ce ta daga hannunka daidai da tafin hannunka ko wajensu 13- Istigfari shine yin nuni da yatsa daya 12- Addu'a ita ce mika hannayenka duka