Sunnar Annabi ta tabbata Yin addu'o'in son rai a gida An kar~o daga Jabir Allah Ya yarda da shi ya ce Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce Idan dayanku yayi sallah a masallacinsa Ya sa gidansa ya zama rabon sallarsa Allah ya sakawa gidansa da alkhairi daga addu'o'insa Muslim ne ya ruwaito shi