1 00:00:00,180 --> 00:00:09,919 Takaitaccen ra'ayi na Ahlus-Sunnah 2 00:00:09,919 --> 00:00:13,919 Kau da kai daga nassosin ayoyin biyu siffa ce ta munafukai 3 00:00:13,919 --> 00:00:18,690 Allah Ta’ala ya ce game da munafukai 4 00:00:18,690 --> 00:00:25,690 Kuma idan aka kirã su zuwa ga Allah da ManzonSa, Ya yi hukunci a tsakãninsu, sai wata ƙungiya daga gare su ta jũya 5 00:00:25,690 --> 00:00:31,690 Karɓar nassosin ayoyin biyu, saurare, da biyayya, alamun muminai ne 6 00:00:31,690 --> 00:00:46,689 Allah Ta’ala ya ce: “Maganar muminai idan aka kira su zuwa ga Allah da ManzonSa domin ya yi hukunci a tsakaninsu, sai dai su ce: ‘Mun ji kuma mun yi da’a, kuma wadannan su ne masu cin nasara. 7 00:00:46,689 --> 00:00:51,420 Takaitaccen ra'ayi na Ahlus-Sunnah