Takaitaccen ra'ayi na Ahlus-Sunnah Kau da kai daga nassosin ayoyin biyu siffa ce ta munafukai Allah Ta’ala ya ce game da munafukai Kuma idan aka kirã su zuwa ga Allah da ManzonSa, Ya yi hukunci a tsakãninsu, sai wata ƙungiya daga gare su ta jũya Karɓar nassosin ayoyin biyu, saurare, da biyayya, alamun muminai ne Allah Ta’ala ya ce: “Maganar muminai idan aka kira su zuwa ga Allah da ManzonSa domin ya yi hukunci a tsakaninsu, sai dai su ce: ‘Mun ji kuma mun yi da’a, kuma wadannan su ne masu cin nasara. Takaitaccen ra'ayi na Ahlus-Sunnah