Hadisai arba'in akan falalar sadaka An karbo daga Ibn Hujair Al-Adawi ya ce: Na ji Umar bin Al-Khattab An kar~o daga Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama a cikin wannan qissa yana cewa: Yana bayar da taimako ga mabuqata, kuma yana kwantar da wanda aka rasa Abu Dawud ne ya ruwaito kuma Albani ya inganta shi