Hadisin Ramadan An kar~o daga Ibn Umar Allah Ya yarda da su ya ce Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya wajabta zakkar fidda kai daga Ramadan a kan mutane. Sa'ar dabino ko sa'ar sha'ir Akan kowane musulmi 'yantacce namiji ko bawa, namiji ko mace.