Hadisin Ramadan An kar~o daga Aisha – Allah Ya yarda da ita ta ce Sai Annabi Sallallahu Alaihi Wasallama ya zo mini wata rana ya ce Kuna da wani abu? Sai muka ce a'a Yace Sannan ina azumi Sai wata rana ta zo Sai muka ce ya Manzon Allah Ka ba mu kyauta Sai ya ce Nuna min Na zama mai azumi Sai ya ci abinci