1 00:00:00,880 --> 00:00:05,879 Sunnar Annabi ta tabbata 2 00:00:05,879 --> 00:00:12,310 Sanya hannu akan wurin zafi da addu'a 3 00:00:12,310 --> 00:00:16,890 An kar~o daga Othman bn Abi Al-Aas, Allah Ya yarda da shi 4 00:00:16,890 --> 00:00:25,890 Ya kai karar Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi da ciwon da yake ji a jikinsa tun bayan da ya musulunta. 5 00:00:25,890 --> 00:00:30,050 Sai Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce masa 6 00:00:30,050 --> 00:00:37,210 Ka sanya hannunka akan sashin jikinka da ke ciwo sannan ka yi Bismillah sau uku 7 00:00:37,210 --> 00:00:46,210 Kuma ka ce sau bakwai: Ina neman tsarin Allah da ikonSa daga sharrin abin da na samu, kuma ina yin hattara 8 00:00:46,210 --> 00:00:48,429 Muslim ne ya ruwaito shi