Aya da tafsiri Allah madaukakin sarki yace Kuma idan sun tashi yin salla sai su tashi suna kasala Ibn Marduh ne ya rawaito An kar~o daga Ibn Abbas Allah Ya yarda da su duka, ya ce Ba a son mutum ya tashi sallah alhalin yana cikin aminci Amma ya taso mata da annurin fuska, tsananin sha'awa da tsananin farin ciki Yana magana da Allah Madaukakin Sarki Kuma Allah Ta’ala yana gabansa yana gafarta masa Kuma yana amsa masa idan ya kira shi Tafsirin Ibn Kathir