1 00:00:00,880 --> 00:00:06,080 Kafa hadisai annabci 2 00:00:06,080 --> 00:00:10,880 Tallafin marayu 3 00:00:10,880 --> 00:00:14,080 An kar~o daga Sahl bn Saad Allah Ya yarda da shi 4 00:00:14,080 --> 00:00:18,079 An kar~o daga Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama ya ce 5 00:00:18,079 --> 00:00:23,010 Ni da wanda yake kula da maraya zamu shiga Aljanna kamar haka 6 00:00:23,010 --> 00:00:27,010 Ya fad'a da yatsansa na manuniya da na tsakiya 7 00:00:27,010 --> 00:00:29,260 Bukhari ne ya ruwaito shi