Kafa hadisai annabci Tallafin marayu An kar~o daga Sahl bn Saad Allah Ya yarda da shi An kar~o daga Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama ya ce Ni da wanda yake kula da maraya zamu shiga Aljanna kamar haka Ya fad'a da yatsansa na manuniya da na tsakiya Bukhari ne ya ruwaito shi