Orchard Al-Huda Allah madaukakin sarki yace Kuma Allah ba zai yi musu azaba ba, alhali kuwa kana cikinsu Kuma Allah ba zai yi musu azaba ba, alhali kuwa suna neman gafara An kar~o daga Fadalah ]an Ubaid Allah Ya yarda da shi Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce Bawa ya tsira daga azabar Allah matukar ya nemi gafarar Allah Ahmed ne ya rawaito Amfani Daga Abu Burdah Cewar Abu Musa Akwai aminci guda biyu a cikin ku Fadinsa: Allah ba zai yi musu azaba ba alhali kana cikinsu Kuma Allah ba zai yi musu azaba ba, alhali kuwa suna neman gafara Ina tsammanin ya fada Shi kuwa Annabi Sallallahu Alaihi Wasallama ya tafi Amma istigfari yana tare da ku har zuwa ranar tashin kiyama