1 00:00:00,000 --> 00:00:04,230 Sauran 2 00:00:04,230 --> 00:00:08,640 Sauran ayyukan alheri 3 00:00:08,640 --> 00:00:12,480 Ladan zikiri bayan kiran sallah 4 00:00:12,480 --> 00:00:15,980 An kar~o daga Saad bn Abi Waqasir Allah Ya yarda da shi 5 00:00:15,980 --> 00:00:21,010 Daga Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce 6 00:00:21,010 --> 00:00:24,010 Wa ya ce da ya ji liman? 7 00:00:24,010 --> 00:00:29,010 Ina shaidawa babu abin bautawa da gaskiya sai Allah Shi kadai, ba tare da abokin tarayya ba 8 00:00:29,010 --> 00:00:32,009 Kuma lalle Muhammadu bawanSa ne kuma ManzonSa ne 9 00:00:32,009 --> 00:00:35,009 Na gamsu da Allah a matsayin Ubangiji 10 00:00:35,009 --> 00:00:38,009 Kuma tare da Muhammadu Manzo 11 00:00:38,009 --> 00:00:40,009 Kuma Musulunci addininmu ne 12 00:00:40,009 --> 00:00:42,229 An gafarta masa zunubinsa 13 00:00:42,229 --> 00:00:44,229 Muslim ne ya ruwaito shi