Hadisin Ramadan An kar~o daga Abu Hurairah, Allah Ya yarda da shi ya ce Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce Ramadan ya zo muku Wata mai albarka Allah Ta'ala ya dora muku azumi Ƙofofin sama suna buɗewa Kuma ana rufe kofofin wuta Kuma shaidanu sun makale a cikinta A cikinsa akwai wani dare mafi alheri daga watanni dubu Duk wanda aka hana shi alherinsa an hana shi