Kafa hadisai annabci Addu'a lokacin isa gida An kar~o daga Khawla bint Hakim Allah Ya yarda da ita ta ce: Na ji Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana cewa Duk wanda ya sauka gida sannan yace Ina neman tsari da kalmomin Allah cikakku daga sharrin abin da ya halitta Ba abin da zai cutar da shi har ya bar gidansa