1 00:00:00,850 --> 00:00:06,150 Kafa hadisai annabci 2 00:00:06,150 --> 00:00:11,580 Tashahud bayan alwala 3 00:00:11,580 --> 00:00:16,089 An kar~o daga Umar bn Khattab Allah Ya yarda da shi ya ce 4 00:00:16,089 --> 00:00:20,089 Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce 5 00:00:20,089 --> 00:00:23,160 Babu dayanku da zai yi alwala 6 00:00:23,160 --> 00:00:25,160 Alwala ta cika 7 00:00:25,160 --> 00:00:27,160 Sannan yace 8 00:00:27,160 --> 00:00:30,160 Ina shaidawa babu abin bautawa da gaskiya sai Allah 9 00:00:30,160 --> 00:00:33,659 Kuma lalle Muhammadu bawanSa ne kuma ManzonSa ne 10 00:00:33,960 --> 00:00:38,960 Sai dai idan an bude masa kofofin Aljannah guda takwas 11 00:00:38,960 --> 00:00:42,240 Yana shiga wanda yake so 12 00:00:42,240 --> 00:00:44,240 Muslim ne ya ruwaito shi