Kafa hadisai annabci Tashahud bayan alwala An kar~o daga Umar bn Khattab Allah Ya yarda da shi ya ce Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce Babu dayanku da zai yi alwala Alwala ta cika Sannan yace Ina shaidawa babu abin bautawa da gaskiya sai Allah Kuma lalle Muhammadu bawanSa ne kuma ManzonSa ne Sai dai idan an bude masa kofofin Aljannah guda takwas Yana shiga wanda yake so Muslim ne ya ruwaito shi