Aya da tafsiri Allah madaukakin sarki yace Addini a gaban Allah shi ne Musulunci Ibn Kathir, Allah ya yi masa rahama, ya ce Wannan labari ne daga Allah Madaukakin Sarki Cewa ba shi da wani addini da yake karba daga wurin kowa sai Musulunci Duk wanda ya gamu da Allah bayan aiko Annabi Muhammadu, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi Addinin da ba shari'arsa ba Ba abin yarda ba ne Kamar yadda yace Kuma wanda yake nufin wanin Musulunci Ba zai karba ba A lahira yana daga masu hasara