1 00:00:00,820 --> 00:00:04,690 Aya da tafsiri 2 00:00:04,690 --> 00:00:07,740 Allah madaukakin sarki yace 3 00:00:07,740 --> 00:00:24,670 Idan kun yi jayayya a cikin wani abu, to ku mayar da shi zuwa ga Allah da Manzo, idan kun kasance kun yi ĩmãni da Allah da Rãnar Lãhira 4 00:00:24,670 --> 00:00:27,670 Mujahid Allah yayi masa rahama yace 5 00:00:27,670 --> 00:00:33,670 Wato mayar da shi zuwa ga littafin Allah da Sunnar ManzonSa, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi 6 00:00:33,670 --> 00:00:36,829 Wannan umarni ne daga Allah madaukaki 7 00:00:36,829 --> 00:00:42,829 Cewa duk wani abu da mutane suke jayayya akai tun daga tushen addini har zuwa rassansa 8 00:00:42,829 --> 00:00:46,829 Cewa savani a cikin wannan al’amari a koma ga Alqur’ani da Sunnah 9 00:00:46,829 --> 00:00:49,859 Kamar yadda Allah Ta’ala ya ce 10 00:00:49,859 --> 00:00:54,859 Duk abin da kuka yi sabani a kansa, hukuncinsa yana ga Allah 11 00:00:54,859 --> 00:01:00,859 Menene Littafin Allah da Sunnar ManzonSa, Sallallahu Alaihi Wasallama ke hukuntawa? 12 00:01:00,859 --> 00:01:05,340 Ina shaida lafiyarsa, domin shi ne gaskiya 13 00:01:05,340 --> 00:01:07,340 Don haka ne Allah Ta’ala ya ce 14 00:01:07,340 --> 00:01:12,340 Idan kun kasance kun yi ĩmãni da Allah da Rãnar Lãhira 15 00:01:12,340 --> 00:01:20,340 Wato mayar da husuma da jahilci zuwa ga littafin Allah da Sunnar ManzonSa, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi. 16 00:01:20,340 --> 00:01:24,340 Sabõda haka ku koma zuwa ga hukunci a cikin abin da ya sãɓã wa jũna a tsakãninku 17 00:01:24,340 --> 00:01:28,340 Idan kun kasance kun yi ĩmãni da Allah da Rãnar Lãhira 18 00:01:28,340 --> 00:01:34,340 Wannan yana nuni da cewa duk wanda bai nemi hukunci a fagen jayayya ba ya koma ga Alqur’ani da Sunnah 19 00:01:34,340 --> 00:01:39,340 Ba ya yin imani da Allah ko Ranar Lahira 20 00:01:39,340 --> 00:01:41,599 Tafsirin Ibn Kathir