Sunnar Annabi ta tabbata Kara karanta Alqur'ani An kar~o daga Abu Umamah Al-Bahili Allah Ya yarda da shi ya ce Na ji Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana cewa Karanta Qur'ani Zai zo ranar kiyama a matsayin mai ceto ga sahabbansa Muslim ne ya ruwaito shi