Sauran Sauran ayyukan alheri Ladan zikirin da aka karanta bayan kiran sallah An kar~o daga Jaber ]an Abdullahi Allah Ya yarda da su baki ]aya Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce Wa ya ce da ya ji kiran? Ya Allah Ubangijin wannan kira mai kamala Da kuma tsayuwar sallah Ina ba Muhammadu hanya da nagarta Kuma ka daukaka shi zuwa ga matsayin abin yabo da Ka yi masa alkawari Za a yi masa ceto a ranar qiyama