أربعون حديثًا في فضل الصدقة | الحديث رقم (35)

◉ 66 kallo ⏱ 0:36 Sautin fassara — Hausa
0:000:00

Rubutun magana

Fassarar inji ce — tana iya dauke da kurakurai
0:00 Hadisai arba'in akan falalar sadaka
0:06 An kar~o daga Abdullahi xan Umar Allah Ya yarda da su ya ce
0:10 Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce
0:15 Lallai Allah yana da mutanen da ya kebance ni'ima domin amfanin bayinsa.
0:20 Za a saka musu da abin da suka aikata
0:24 Idan suka hana, sai ya kwace musu, ya mika wa wasu.
0:31 Al-Tabarani da Al-Bayhaqi ne suka ruwaito, Albaniy ya inganta shi.